Ilimi Hasken Rayuwa

Yadda ake fama da ƙarancin malamai a makarantun jihar Jigawa ta Najeriya

Informações:

Sinopsis

Shirin na wannan rana zai ɗora kan wanda muka gabatar muku a makon jiya game da karancin malamai a makarantun jihar Jigawa ta arewacin Najeriya. Danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Nura Ado Sulaiman.