Bakonmu A Yau

Dr Yahuza Getso kan bukatar Tinubu ta ayyana masu satar mutane a matsayin 'yan ta'adda

Informações:

Sinopsis

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bukaci ayyana masu garkuwa da mutane a matsayin 'yan ta'adda, matakin da zai bai wa jami'an tsaro damar amfanin da karfin da ya wuce kima wajen kai musu hari. Wannan ya biyo bayan kubutar da daliban makarantar Kuriga sama da 100 da akayi garkuwa da su. Domin sanin tasirin matakin, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da masanin harkar tsaro, Dr Yahuza Getso. Ku latsa alamar sauti don jin yadda zantawar su ta gudana.......